Najeriya a Yau

Yadda Bude Madatsar Lagdo A Kamaru Zai Shafi 'Yan Najeriya


Listen Later

Send a text

Hukumar kula da Harkokin Kasashen Waje Ta Najeriya ta aikewa Hukumar Bada Agajin Gaggawa NEMA sakon Kasar Kamaru na niyyar bude madatsar ruwan Lagdo, sakamakon cikar da madatsar ya yi.

A bara bude wannan madatsa ya raba 'yan Najeriya sama da Miliyan guda da matsugunansu, ko ta wadanne bangarori wannan ruwa zai shafi Najeriya bana?

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim