Najeriya a Yau

Yadda Dokar Zabe Ta Tantance Daliget


Listen Later

Send a text

kawo yanzu dai kasuwar daliget ne ke ci a kasuwar siyasar  Najeriya, saboda karatowar zabukan fidda gwani a jamiyyun siyasar kasar.

To sai dai kuma hankali ya koma kan gyaran da sabuwar dokar zabe ta yi kan wane ne daliget a zaben fidda wakilan da zasu wakilci jam'iyyun siyasa a zaben badi.

Muna tafe da karin bayani kan dokar da ta tan-tan ce wane ne daliget da kuma fashin bakin cukumurdar da ta dabaibaye zabukan fidda gwanin da ake kokarin shiryawa.

 

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim