
Sign up to save your podcasts
Or


Send us Fan Mail
Ranar Alhamis 5 ga watan Agusta Kwamitin Amintattu na PDP zai yi wani taro a Abuja don bitar guguwar da ke neman kai babbar jam'iyyar adawar ta Najeriya kasa.
Taron dai ya biyo bayan ajiye aiki ne da wasu shugabannin jam'iyyar na kasa su bakwai suka yi a farkon mako.
Shirin Najeriya a Yau ya duba a kan wannan lamari don gano yadda aka yi aka haihu a ragaya.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend us Fan Mail
Ranar Alhamis 5 ga watan Agusta Kwamitin Amintattu na PDP zai yi wani taro a Abuja don bitar guguwar da ke neman kai babbar jam'iyyar adawar ta Najeriya kasa.
Taron dai ya biyo bayan ajiye aiki ne da wasu shugabannin jam'iyyar na kasa su bakwai suka yi a farkon mako.
Shirin Najeriya a Yau ya duba a kan wannan lamari don gano yadda aka yi aka haihu a ragaya.