
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Jirgin kasan Abuja-Kaduna ya cigaba da aiki a jiya Litinin 5 ga watan Disamban nan da muke ciki, shirin Najeriya A Yau ya bibiyi yadda jirgin ya faro aiki.
Shin kun san abububbwan da suka faru a wannan rana da jirgin ya dawo aiki?
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Jirgin kasan Abuja-Kaduna ya cigaba da aiki a jiya Litinin 5 ga watan Disamban nan da muke ciki, shirin Najeriya A Yau ya bibiyi yadda jirgin ya faro aiki.
Shin kun san abububbwan da suka faru a wannan rana da jirgin ya dawo aiki?