Najeriya a Yau

Yadda Magidanci Ya Babbaka Agololinsa


Listen Later

Send a text

Wani magidanci dan shekara 64 ya babbake ’ya’yan matarsa guda biyar a Jihar Ondo kudu maso Yammacin Najeriya.

Mene ne ya yi zafi har wannan magidanci ya yanke wannan danyen hukunci? 

Saurari shirin Najeriya A Yau domin samun karin bayani. 



...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim