Najeriya a Yau

Yadda Manoma Suka Ragargaji ’Yan Bindiga A Taraba


Listen Later

Send a text

Manoma daga garuruwa akalla 30 na kananan hukumomin Gassol da Bali Jihar Taraba sun kori ’yan bindiga daga yankunansu sun koma gonakinsu kai tsaye.

Shin me ya bai wa manoman kwarin gwiwar daukar wannan mataki?

Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da masu ruwa da tsaki a wannan kokari, ya kuma ji ta bakin masanin tsaro kan abin da wannan ke nunawa a yaki da ta’addanci.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim