Najeriya a Yau

Yadda Maye Ya Cinye Aljan A Babban Taron APC


Listen Later

Send a text

Magoya bayan Sanata Abdullahi Adamu da Sanata Umaru Tanko Al-makura na yi musu lakabi da maye da kuma aljan ko aljani, Abdullahi Adamu shi ne maye, Al-makura kuma aljani.

Kafin APC ta gudanar da babban taronta na kasa, ‘yan siyasa musamman a Jihar Nasarawa sun yi ta cewa aljan zai cinye maye ko kuma maye zai cinye aljan.

To wai ya ya aka yi maye ya cinye aljan?

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim