
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
An dan samu raguwar satar mutane a yankunan Arewacin Najeriya da ma sauran sassan kasar.
Ko mene ne dalilin da satar mutane domin karbar kudin fansa ke dawowa a 'yan kwanakin nan?
Shirin Najeriya A Yau na tafe da bayanai daga jihohi daban daban na Najeriya domin sanin halin da ake ciki
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
An dan samu raguwar satar mutane a yankunan Arewacin Najeriya da ma sauran sassan kasar.
Ko mene ne dalilin da satar mutane domin karbar kudin fansa ke dawowa a 'yan kwanakin nan?
Shirin Najeriya A Yau na tafe da bayanai daga jihohi daban daban na Najeriya domin sanin halin da ake ciki