Najeriya a Yau

Yadda Rukunin Gidaje 116 Suka Nitse A Abuja


Listen Later

Send a text

Mamakon ruwan sama ya yi gyara a babban birnin tarayya,  Abuja ranar Juma'ar da ta gabata,  har aka yi ambaliyar da ta cinye rukunin wadansu gidaje 116. 

Ko yaya aka yi ruwan ya kutsa ya riski wadannan gidaje mallakar  kamfanin Trademore har suka lume a ruwa? 

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da bayanai daga bakin mazauna wurin, ya kuma jiwo ta bakin hukumar bada agajin gaggawa kan faruwar lamarin. 

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim