
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
A duk lokacin da ’yan kwadago suka tsunduma yajin aiki ana cewa suna kassara tattalin arziki.
Shirin Najeriya a Yau zai tattauna a kan yadda yajin aiki yake shafar rayuwar al’umma.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
A duk lokacin da ’yan kwadago suka tsunduma yajin aiki ana cewa suna kassara tattalin arziki.
Shirin Najeriya a Yau zai tattauna a kan yadda yajin aiki yake shafar rayuwar al’umma.