Najeriya a Yau

Yadda ’Yan Bindiga Ke Sheke Ayarsu A Filato Da Taraba


Listen Later

Send a text

’Yan bindiga sun samu gangarar wadansu yankunan jihohin Taraba da Filato ta yadda duk lokacin da su ka ga dama suke zuwa su kaddamar da hari kan mutanen kauyuka daban-daban daga lokaci zuwa lokaci.

Me ya kamata a yi kuma su wa ya kamata su taimaki wadannan mutane?

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim