
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
’Yan bindiga sun samu gangarar wadansu yankunan jihohin Taraba da Filato ta yadda duk lokacin da su ka ga dama suke zuwa su kaddamar da hari kan mutanen kauyuka daban-daban daga lokaci zuwa lokaci.
Me ya kamata a yi kuma su wa ya kamata su taimaki wadannan mutane?
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
’Yan bindiga sun samu gangarar wadansu yankunan jihohin Taraba da Filato ta yadda duk lokacin da su ka ga dama suke zuwa su kaddamar da hari kan mutanen kauyuka daban-daban daga lokaci zuwa lokaci.
Me ya kamata a yi kuma su wa ya kamata su taimaki wadannan mutane?