Najeriya a Yau

Yadda 'Yan Bindiga Ke Shirin Hana Noma Bana


Listen Later

Send a text

A shekarar da ta gabata 'yan bindiga sun hana noma a wurare da dama a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya. Wanda hakan ya yi sanadiyyar wahalar abinci da tsadarsa a wadansu wuraren. 

Ko a wane hali ake ciki bana, ganin cewa damina ta fara kankama? 

Ku biyo mu cikin shirin sannu a hankali. 

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim