
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
A shekarar da ta gabata 'yan bindiga sun hana noma a wurare da dama a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya. Wanda hakan ya yi sanadiyyar wahalar abinci da tsadarsa a wadansu wuraren.
Ko a wane hali ake ciki bana, ganin cewa damina ta fara kankama?
Ku biyo mu cikin shirin sannu a hankali.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
A shekarar da ta gabata 'yan bindiga sun hana noma a wurare da dama a yankin Arewa maso Yammacin Najeriya. Wanda hakan ya yi sanadiyyar wahalar abinci da tsadarsa a wadansu wuraren.
Ko a wane hali ake ciki bana, ganin cewa damina ta fara kankama?
Ku biyo mu cikin shirin sannu a hankali.