
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
A jiya Asabar ne akayi zabe a tsakanin 'yan takaran gwamna goma sha tara (19) a jihar Anambra, shirin Najeriya A Yau na kunshe da bayanan abubbuwan da ya gudana a jihar baki daya.
Ayi sauraro lafiya
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
A jiya Asabar ne akayi zabe a tsakanin 'yan takaran gwamna goma sha tara (19) a jihar Anambra, shirin Najeriya A Yau na kunshe da bayanan abubbuwan da ya gudana a jihar baki daya.
Ayi sauraro lafiya