
Sign up to save your podcasts
Or


Send a text
Tun bayan kaddamar da fara tonon man fetur da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi a yankin Alkaleri na Jihar Bauchi da wani yanki na Jihar Gombe, rahotanni na nuna cewa an samu karuwar hare-haren 'yan bindiga a wannan yanki.
Lura da yadda harkokin tsaron yankin ke kara tabarbarewa, ko akwai alaka tsakanin samuwar man fetur da rashin zaman lafiya?
Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin wurin da gizo ke saka.
By Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah IbrahimSend a text
Tun bayan kaddamar da fara tonon man fetur da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi a yankin Alkaleri na Jihar Bauchi da wani yanki na Jihar Gombe, rahotanni na nuna cewa an samu karuwar hare-haren 'yan bindiga a wannan yanki.
Lura da yadda harkokin tsaron yankin ke kara tabarbarewa, ko akwai alaka tsakanin samuwar man fetur da rashin zaman lafiya?
Saurari shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci domin jin wurin da gizo ke saka.