Najeriya a Yau

Za A Kai Harin Bom Wuraren Ibada_DSS


Listen Later

Send a text

Kwana 30 da harin Jirgin Kasan Kaduna zuwa Abuja da ya yi sanadiyyar satar mutane da dama, Hukumar DSS ta yi hasashen sabbin hare-hare a wuraren ibada da na shakatawa.

wane shiri gwamanti da limamai da fastoci ke yi da samun wannan labari daga hukumar DSS?

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim