Najeriya a Yau

Za’a Kashe Duk Wanda Ya Saci Mutum A Jos


Listen Later

Send a text


A yunkurin ta na neman dakile ayyukan masu garkuwa da mutanen da ya fara yawaita  kwanan nan, gwamnatin Jihar Filato ta kara jaddada kudirinta na kashe duk wanda aka tabbatar ya saci wani domin karbar kudin fansa,


Anya zai yiwu kuwa? Me doka ta ce dangane da kashe wanda bai yi kisa ba? 


Mun tattauna da Gwamnatin Jihar domin sanin yadda za a gudanar da wannan hukunci. Kuma mun ji ta bakin wani masanin shari’a don sanin halaccin wannan doka.

...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Najeriya a YauBy Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim