A wannan shiri, mun duba sauyin da aka samu na bai wa ‘ya’ya mata karatu a kasar Hausa kamar Kano. Na tattauna da Profesa Zubaida Farouk Ladan, likitan yara, kuma malama a asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano dan jin yadda tafiyarta a ilimin boko, ta kasance.