*[Tafsirin Surah Âl-`Imrân:]*
Darasi Na 109
[Surah Āli-ʿImrān: 159]
{ فَبِمَا رَحۡمَةࣲ مِّنَ ٱللَّهِ لِنتَ لَهُمۡۖ وَلَوۡ كُنتَ فَظًّا غَلِیظَ ٱلۡقَلۡبِ لَٱنفَضُّوا۟ مِنۡ حَوۡلِكَۖ فَٱعۡفُ عَنۡهُمۡ وَٱسۡتَغۡفِرۡ لَهُمۡ وَشَاوِرۡهُمۡ فِی ٱلۡأَمۡرِۖ فَإِذَا عَزَمۡتَ فَتَوَكَّلۡ عَلَى ٱللَّهِۚ إِنَّ ٱللَّهَ یُحِبُّ ٱلۡمُتَوَكِّلِینَ }
*Prof. Muhammad Sani Umar R/Lemo OON (Hafizahullah)*
27-11-1447
15-05-2026
1. Tunatarwa game da falalar kwanaki goman farko na Zulhijja
2. Hikimar da ta sa aka ce a nemi shawara a lamari.
3. Misalin kakkafar azama daga rayuwar Annabi (S.A.W)
4. Samuwar sababi kawai ba ya haifar da abin da ake nema
5. Imani ke sa a dogara ga Allah.