An bude gasar cin kofin Afrika karo na 33 a Kamaru
Shirin Duniyar Wasanni tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya mayar da hankali kan gasar cin kofin Afrika da aka fara gudanarwa jiya lahadi a Kamaru, gasar a wannan karon na matsayin karo na 33 tun bayan farowa zuwa yanzu.
An bude gasar cin kofin Afrika karo na 33 a Kamaru
Shirin Duniyar Wasanni tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya mayar da hankali kan gasar cin kofin Afrika da aka fara gudanarwa jiya lahadi a Kamaru, gasar a wannan karon na matsayin karo na 33 tun bayan farowa zuwa yanzu.