An samu barkewar cutar Typhoid a jihar Kaduna sakamakon damuna
Shirin Lafiya Jari ce tare da Azima Bashir Aminu a wannan mako ya yi duba kan tsanantar cutar Typhoid a jihar Kaduna ta arewacin Najeriya, wanda masana ke alakantawa da gurbatar ruwan da jama'a ke ta'ammali da shi yayin hada-hadar yau da kullum.
An samu barkewar cutar Typhoid a jihar Kaduna sakamakon damuna
Shirin Lafiya Jari ce tare da Azima Bashir Aminu a wannan mako ya yi duba kan tsanantar cutar Typhoid a jihar Kaduna ta arewacin Najeriya, wanda masana ke alakantawa da gurbatar ruwan da jama'a ke ta'ammali da shi yayin hada-hadar yau da kullum.