Ci gaban tarihi da takaddamar da ta dabaibaye Masarautar Lokassa a Benin
Shirin al'adunmu na gado tare da Abdoulaye Issa a wannan mako ya dora kan shirin makon jiya da ya mayar da hankali kan tarihin masarautar Hausawan Lukusa, karkashin jagorancin mai martaba sarkin Hausawa kuma sarkin musulmin yankin Alhaji Abdu Nuhu.
Ci gaban tarihi da takaddamar da ta dabaibaye Masarautar Lokassa a Benin
Shirin al'adunmu na gado tare da Abdoulaye Issa a wannan mako ya dora kan shirin makon jiya da ya mayar da hankali kan tarihin masarautar Hausawan Lukusa, karkashin jagorancin mai martaba sarkin Hausawa kuma sarkin musulmin yankin Alhaji Abdu Nuhu.