
Sign up to save your podcasts
Or
Shirin 'Lafiya Jari Ce' na wannan makon ya tattauna da masana akan matsalar ciwon idanu na Apollo da a baya bayan nan ya sake bulla a sassan Najeriya.
Cikin shirin za a ji dallilan da suka janyo sake bayyana ciwon idanun da kuma matakan da za a dauka wajen magance shi ko kuma dakile yaduwarsa.
Shirin 'Lafiya Jari Ce' na wannan makon ya tattauna da masana akan matsalar ciwon idanu na Apollo da a baya bayan nan ya sake bulla a sassan Najeriya.
Cikin shirin za a ji dallilan da suka janyo sake bayyana ciwon idanun da kuma matakan da za a dauka wajen magance shi ko kuma dakile yaduwarsa.
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners