Ganduje ya ware kusan Naira miliyan 100 don farfado da kwallon kafa
Shirin Duniyar Wasanni tare da Abubakar Isa Dandago ya tattauna ne game da bunkasa kananan kungiyoyin kwallon kafa a jihar Kano ta Najeriya, inda gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ware kusan Naira miliyan 100 domin tallafa musu.
Ganduje ya ware kusan Naira miliyan 100 don farfado da kwallon kafa
Shirin Duniyar Wasanni tare da Abubakar Isa Dandago ya tattauna ne game da bunkasa kananan kungiyoyin kwallon kafa a jihar Kano ta Najeriya, inda gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ware kusan Naira miliyan 100 domin tallafa musu.