Har yanzu ana dakon sakamakon zaben gwamnoni a wasu jihohin Najeriya
Hukumar zaben Najeriya ta yi nisa wajen bayyana sakamakon zaben gwamnoni da na ‘yan majalisunsu da aka yi a jihohin kasar 28 daga cikin 3. Kawo yanzu dai hukumar zabe ta sanar kammalallen sakamako tare da ‘yan takarar da suka yi nasara a jihohi 11, yayin da ake dakon yadda za ta kaya a ragowar 17.
Har yanzu ana dakon sakamakon zaben gwamnoni a wasu jihohin Najeriya
Hukumar zaben Najeriya ta yi nisa wajen bayyana sakamakon zaben gwamnoni da na ‘yan majalisunsu da aka yi a jihohin kasar 28 daga cikin 3. Kawo yanzu dai hukumar zabe ta sanar kammalallen sakamako tare da ‘yan takarar da suka yi nasara a jihohi 11, yayin da ake dakon yadda za ta kaya a ragowar 17.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare