Kamfanin Dangote ya kaddamar da sabuwar matatar man fetur a Najeriya
A yau Litinin ake sa ran shugaban Najeriya Mohd. Buhari ya kaddamar da sabuwar matatar man kamfanin Dangote da aka gina a birnin Lagos, wadda ake sa ran za ta rika tace gangar mai dubu 650 kowacce rana domin rage wahalar shigar da tacaccen mai cikin kasar.
Kamfanin Dangote ya kaddamar da sabuwar matatar man fetur a Najeriya
A yau Litinin ake sa ran shugaban Najeriya Mohd. Buhari ya kaddamar da sabuwar matatar man kamfanin Dangote da aka gina a birnin Lagos, wadda ake sa ran za ta rika tace gangar mai dubu 650 kowacce rana domin rage wahalar shigar da tacaccen mai cikin kasar.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare