Kan neman tallafi da gwamnatin sojin Nijar ta fara
Sakamakon matsalar rashin kudi da Jamhuriyar Nijar ke fama da shi saboda da takunkumai, mahukuntan mulkin sojin sun kaddamar da gidauniya domin neman tallafi daga ‘yan kasar da ke zaune a gida da kuma wadanda ke rayuwa a kasashen ketare.
Kan neman tallafi da gwamnatin sojin Nijar ta fara
Sakamakon matsalar rashin kudi da Jamhuriyar Nijar ke fama da shi saboda da takunkumai, mahukuntan mulkin sojin sun kaddamar da gidauniya domin neman tallafi daga ‘yan kasar da ke zaune a gida da kuma wadanda ke rayuwa a kasashen ketare.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare