Kan tayin da Aljeriya ta gabatarwa gwamnatin sojin Nijar
A daidai lokacin da aka gaza tattaunawa tsakanin sojojin da suka kwaci mulki a Jamhuriya Nijar da kuma kungiyar Ecowas, a nata bangare Aljeriya, ta ce ta samu wasikar amincewa da tayin shiga tsakanin da kasar wadda ke Arewacin Afirka ta gabatar wa gwamnatin sojin.
Kan tayin da Aljeriya ta gabatarwa gwamnatin sojin Nijar
A daidai lokacin da aka gaza tattaunawa tsakanin sojojin da suka kwaci mulki a Jamhuriya Nijar da kuma kungiyar Ecowas, a nata bangare Aljeriya, ta ce ta samu wasikar amincewa da tayin shiga tsakanin da kasar wadda ke Arewacin Afirka ta gabatar wa gwamnatin sojin.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare