Kan yadda gwamnatin sojin Nijar ke korar wakilan kasa-da-kasa da ke kasar
Bayan jakada da kuma dakarun Faransa, a yanzu kuma sojoji da suka kwaci mulki a Jamhuriyar Nijar, sun umurci shugabar ofishin MDD da ta fice daga kasar a cikin kwanaki uku.
Kan yadda gwamnatin sojin Nijar ke korar wakilan kasa-da-kasa da ke kasar
Bayan jakada da kuma dakarun Faransa, a yanzu kuma sojoji da suka kwaci mulki a Jamhuriyar Nijar, sun umurci shugabar ofishin MDD da ta fice daga kasar a cikin kwanaki uku.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare