Kan yadda INEC ta tsara yakin neman zaben 2023 a Najeriya
A yau Laraba jam’iyyun siyasar Najeriya ke fara yakin neman zabe da zummar neman kuri’u a zaben 2023 mai tafe, yayin da Hukumar Zaben Kasar ta INEC ta gana da shugabannin addinai domin janyo hankalinsu wajen ganin sun fadakar da jama’a kan yadda za a kaucewa tashe-tashen hankula.
Kan yadda INEC ta tsara yakin neman zaben 2023 a Najeriya
A yau Laraba jam’iyyun siyasar Najeriya ke fara yakin neman zabe da zummar neman kuri’u a zaben 2023 mai tafe, yayin da Hukumar Zaben Kasar ta INEC ta gana da shugabannin addinai domin janyo hankalinsu wajen ganin sun fadakar da jama’a kan yadda za a kaucewa tashe-tashen hankula.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare