Kan yadda kungiyar ta'addanci ta Ansaru ke zawarcin matasa a Najeriya
A daidai lokacin da hukumomin tsaro ke cewa suna kokarin kawar da ayyukan ta’addanci a Najeriya, wasu bayanai na cewa yanzu haka kungiyar nan mai suna Ansaru, na zawarcin matasa ne domin mara ma ta baya musamman a yankin Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
Kan yadda kungiyar ta'addanci ta Ansaru ke zawarcin matasa a Najeriya
A daidai lokacin da hukumomin tsaro ke cewa suna kokarin kawar da ayyukan ta’addanci a Najeriya, wasu bayanai na cewa yanzu haka kungiyar nan mai suna Ansaru, na zawarcin matasa ne domin mara ma ta baya musamman a yankin Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare