
Sign up to save your podcasts
Or
Shirin Duniyar Wasanni tare da Khamis Saleh, ya mayar da hankali ne kan yadda ta kaya a wasan karshe na cin kofin AFCON wanda Ivory Coast mai masaukin baki ta lashe bayan doke Najeriya da kwallaye 2 da 1.
Shirin ya yi bitar muhimman batutuwan da ke kunshe a gasar a tsawon makwanni 3 da aka shafe ana fafatawa tsakanin kasashe 24.
Sai kuma batun tagomashin da kasashen da suka zo na daya da na biyu da kuma na 3 za su samu.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin.....
Shirin Duniyar Wasanni tare da Khamis Saleh, ya mayar da hankali ne kan yadda ta kaya a wasan karshe na cin kofin AFCON wanda Ivory Coast mai masaukin baki ta lashe bayan doke Najeriya da kwallaye 2 da 1.
Shirin ya yi bitar muhimman batutuwan da ke kunshe a gasar a tsawon makwanni 3 da aka shafe ana fafatawa tsakanin kasashe 24.
Sai kuma batun tagomashin da kasashen da suka zo na daya da na biyu da kuma na 3 za su samu.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin.....
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners