
Sign up to save your podcasts
Or
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa tare da Shamsiyya Haruna a wannan mako ya mayar da hankali kan yadda wasu daga cikin Makarantun Firamare a jihar Kano suka koma koyarwa da harshen Hausa da nufin sauƙaƙa koyo da koyarwa tsakanin yaran jihar.
Kafin yanzu dai akwai dokar da ta soke koyarwa da harsunan gida 3 a Makarantun Najeriyar da suka ƙunshi Hausa da Yarabanci da kuma Igbo, inda tuni aka ga yadda wasu Makarantu suka daina koyarwa da wannan harshe, kodayake tun tuni dama yankin kudancin Najeriya ya yi watsi da wannan doka tare da ci gaba da koyar da harsukan.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin.
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa tare da Shamsiyya Haruna a wannan mako ya mayar da hankali kan yadda wasu daga cikin Makarantun Firamare a jihar Kano suka koma koyarwa da harshen Hausa da nufin sauƙaƙa koyo da koyarwa tsakanin yaran jihar.
Kafin yanzu dai akwai dokar da ta soke koyarwa da harsunan gida 3 a Makarantun Najeriyar da suka ƙunshi Hausa da Yarabanci da kuma Igbo, inda tuni aka ga yadda wasu Makarantu suka daina koyarwa da wannan harshe, kodayake tun tuni dama yankin kudancin Najeriya ya yi watsi da wannan doka tare da ci gaba da koyar da harsukan.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin.
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners