MDD ta koka kan karuwar yara masu fama da cutar Tamowa a Afirka
Asusun tallafawa kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan karuwar Mata masu juna biyu da masu shayarwar da basa samun abinci mai gina jiki musamman a kasashe 12 ciki har da Najeriya da Nijar wadanda adadin su ya kai miliyan 7.
MDD ta koka kan karuwar yara masu fama da cutar Tamowa a Afirka
Asusun tallafawa kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan karuwar Mata masu juna biyu da masu shayarwar da basa samun abinci mai gina jiki musamman a kasashe 12 ciki har da Najeriya da Nijar wadanda adadin su ya kai miliyan 7.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare