
Sign up to save your podcasts
Or
A Najeriya dakatar da tallafin ciyarwa da gwamantocin ƙasar suka yi a Makarantun wasu sassan ƙasar musamman arewaci ta haifar da ƙafar Ungulu ga himmar zuwa makarantu a tsakanin ɗalibai da Iyayensu.
Wasu Iyaye da aka zanta dasu sun ce shirin tallafin na taka muhimmiyar rawa wajen sama musu sassauci wajen ciyar da 'ya'yan nasu, amma daga bisani aka ci karo da tsaiko.
Sai a latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin Ilimi hasken Rayuwa tare da Shamsiya Haruna.
A Najeriya dakatar da tallafin ciyarwa da gwamantocin ƙasar suka yi a Makarantun wasu sassan ƙasar musamman arewaci ta haifar da ƙafar Ungulu ga himmar zuwa makarantu a tsakanin ɗalibai da Iyayensu.
Wasu Iyaye da aka zanta dasu sun ce shirin tallafin na taka muhimmiyar rawa wajen sama musu sassauci wajen ciyar da 'ya'yan nasu, amma daga bisani aka ci karo da tsaiko.
Sai a latsa alamar sauti domin sauraron cikakken shirin Ilimi hasken Rayuwa tare da Shamsiya Haruna.
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners