Ra'ayoyin jama'a kan nasarar shugaba Tinubu a kotu
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa a Najeriya, ta yi watsi da dukkanin korafe-korafen da jam’iyyun adawar kasar da suka hada da PDP da Labour, da APP, da APM da kuma AA suka gabatar don neman ta soke nasarar da shugaba Bola Tinubu ya samu ta lashe zaben 25 ga watan Fabarairun da ya gabata.
Ra'ayoyin jama'a kan nasarar shugaba Tinubu a kotu
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa a Najeriya, ta yi watsi da dukkanin korafe-korafen da jam’iyyun adawar kasar da suka hada da PDP da Labour, da APP, da APM da kuma AA suka gabatar don neman ta soke nasarar da shugaba Bola Tinubu ya samu ta lashe zaben 25 ga watan Fabarairun da ya gabata.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare