Ra'ayoyin masu sauraro kan illar gurbatacciyar iska ga lafiyar dan adam
Gwamnatin Jihar Legas da ke Najeriya ta ce yara akalla dubu 22 da 500 ne suka mutu a Jihar sakamakon shakar gurbatacciyar iska, abinda ke tabbatar da birnin a matsayin daya daga cikin wadanda suka fi fuskantar irin wannan matsalar a duniya baki daya.
Ra'ayoyin masu sauraro kan illar gurbatacciyar iska ga lafiyar dan adam
Gwamnatin Jihar Legas da ke Najeriya ta ce yara akalla dubu 22 da 500 ne suka mutu a Jihar sakamakon shakar gurbatacciyar iska, abinda ke tabbatar da birnin a matsayin daya daga cikin wadanda suka fi fuskantar irin wannan matsalar a duniya baki daya.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare