Ra'ayoyin masu sauraro kan karewar wa'adin da ECOWAS ta bai wa sojojin Nijar
Shirin ra'ayoyin masu sauraro na wannan rana ya bayar da damar tattaunawa ne akan karewar wa’adin mako daya da Kungiyar Ecowas/Cedeao ta bai wa sojoji domin dawo da Mohamed Bazoum kan karagar mulkin Jamhuriyar Nija, amma ga alama har zuwa yau yanzu sojojin ba su canza ra’ayi ba.
Ra'ayoyin masu sauraro kan karewar wa'adin da ECOWAS ta bai wa sojojin Nijar
Shirin ra'ayoyin masu sauraro na wannan rana ya bayar da damar tattaunawa ne akan karewar wa’adin mako daya da Kungiyar Ecowas/Cedeao ta bai wa sojoji domin dawo da Mohamed Bazoum kan karagar mulkin Jamhuriyar Nija, amma ga alama har zuwa yau yanzu sojojin ba su canza ra’ayi ba.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare