Ilimi Hasken Rayuwa

Wani mai larurar rashin gani ya zama malamin makaranta a Kano kashi na 2


Listen Later

Jihar Kano da ke Najeriya na daya daga cikin yankunan kasar da ake da dimbin mabarata da yanzu haka ke samun cigaba a fannin ilimi, yayin da wasu daidaiku suka raja'a zuwa wannan muguwar dabi'a ta barace baraace.A cikin shirin ilimi hasken rayuwa, Bashir Ibrahim ya kawo mana cikakken labarin kan wannan matashi mai lallurar makanta wanda ya samu kansa a jerin malamai dake koyarwa. Sai ku biyo mu.
...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Ilimi Hasken RayuwaBy RFI Hausa


More shows like Ilimi Hasken Rayuwa

View all
Labarai by RFI Hausa

Labarai

0 Listeners

Al'adun Gargajiya by RFI Hausa

Al'adun Gargajiya

0 Listeners

Dandalin Fasahar Fina-finai by RFI Hausa

Dandalin Fasahar Fina-finai

0 Listeners

Kasuwanci by RFI Hausa

Kasuwanci

0 Listeners

Muhallinka Rayuwarka by RFI Hausa

Muhallinka Rayuwarka

0 Listeners

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare by RFI Hausa

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

0 Listeners

Lafiya Jari ce by RFI Hausa

Lafiya Jari ce

0 Listeners

Tambaya da Amsa by RFI Hausa

Tambaya da Amsa

0 Listeners

Tarihin Afrika by RFI Hausa

Tarihin Afrika

0 Listeners

Wasanni by RFI Hausa

Wasanni

0 Listeners