Wasanni

Wasanni - Ahmed Musa ya daga darajar Kano Pillars


Listen Later

Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya yi nazari ne kan komawar Ahmed Musa Kano Pillars domin ci gaba da taka leda bayan ya raba gari da Al-Nesry ta Saudiya a cikin watan Oktoban bara. Yau Litinin ne sabon dan wasan ke fara atisaye da Kano Pillars a barikin Bukabu da ke birnin Kano, yayin da masharhanta ke cewa, ya daga darajar kungiyar ta "Masu Gida".  Dan wasan ya shaida wa RFI Hausa cewa, akwai yiwuwar nan kusa ya koma Ingila da taka leda. Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin.
...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

WasanniBy RFI Hausa


More shows like Wasanni

View all
Labarai by RFI Hausa

Labarai

0 Listeners

Al'adun Gargajiya by RFI Hausa

Al'adun Gargajiya

0 Listeners

Ilimi Hasken Rayuwa by RFI Hausa

Ilimi Hasken Rayuwa

0 Listeners

Dandalin Fasahar Fina-finai by RFI Hausa

Dandalin Fasahar Fina-finai

0 Listeners

Kasuwanci by RFI Hausa

Kasuwanci

0 Listeners

Muhallinka Rayuwarka by RFI Hausa

Muhallinka Rayuwarka

0 Listeners

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare by RFI Hausa

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

0 Listeners

Lafiya Jari ce by RFI Hausa

Lafiya Jari ce

0 Listeners

Tambaya da Amsa by RFI Hausa

Tambaya da Amsa

0 Listeners

Tarihin Afrika by RFI Hausa

Tarihin Afrika

0 Listeners