Yadda gasar kwallon dawaki ke ci gaba da samun karbuwa a sassan Najeriya
Shirin duniyar wasanni na wannan mako tare da Khamis Saleh ya mayar da hankali ne kan wasannin kwallon dawaki ko kuma Polo, guda cikin wasannin da ke dimbin magoya baya a sassan Najeriya ciki har da jihar Plateu inda aka shirya gasar cin kofin Gwamna na kwallon dawaki.
Yadda gasar kwallon dawaki ke ci gaba da samun karbuwa a sassan Najeriya
Shirin duniyar wasanni na wannan mako tare da Khamis Saleh ya mayar da hankali ne kan wasannin kwallon dawaki ko kuma Polo, guda cikin wasannin da ke dimbin magoya baya a sassan Najeriya ciki har da jihar Plateu inda aka shirya gasar cin kofin Gwamna na kwallon dawaki.