Yadda jihar Yobe ta samu tagomashin sabbin asibitoci da kayakin kula da lafiya
Shirin 'Lafiya Jari Ce' na wannan mako tare da Azima Bashir Aminu ya yi duba ne kan ci gaban lafiyar da aka samu a jihar Yobe a yankin Arewa maso gabashin Najeriya, bayan da gwamnatin jihar ta samar da sabbin asibitoci da kuma horar da malaman jinya don dakile matsalolin lafiyar da jihar ke fuskanta.
Yadda jihar Yobe ta samu tagomashin sabbin asibitoci da kayakin kula da lafiya
Shirin 'Lafiya Jari Ce' na wannan mako tare da Azima Bashir Aminu ya yi duba ne kan ci gaban lafiyar da aka samu a jihar Yobe a yankin Arewa maso gabashin Najeriya, bayan da gwamnatin jihar ta samar da sabbin asibitoci da kuma horar da malaman jinya don dakile matsalolin lafiyar da jihar ke fuskanta.