
Sign up to save your podcasts
Or
A yau shirin zai yi nazari ne akan yadda karyewar farashin kayan abinci zai yi tasiri akan noman bana, sakamakon zargin da ake cewa gwamnatin ƙasar ta shigar da kayan abinci daga waje, wadanda ke gogayya da waɗanda manoman cikin gida suka noma. A shirin da ya gabata, mun kawo kukan da manoma ke yi akan wanna al’amari, inda suke cewa gwamnati ba ta yi wani abu a game da kayayyakin aikin gona da suke saya da tsada. A yau shirin zai duba irin tasirin da hakan zai yi da noman bana.
A yau shirin zai yi nazari ne akan yadda karyewar farashin kayan abinci zai yi tasiri akan noman bana, sakamakon zargin da ake cewa gwamnatin ƙasar ta shigar da kayan abinci daga waje, wadanda ke gogayya da waɗanda manoman cikin gida suka noma. A shirin da ya gabata, mun kawo kukan da manoma ke yi akan wanna al’amari, inda suke cewa gwamnati ba ta yi wani abu a game da kayayyakin aikin gona da suke saya da tsada. A yau shirin zai duba irin tasirin da hakan zai yi da noman bana.
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners