
Sign up to save your podcasts
Or
Shirin duniyar wasanni tare da Khamis Saleh ya mayar da hankali kan yadda gasar AFCON ke ci gaba da gudana a Ivory Coast, gasar da zuwa yanzu aka kammala zagaye biyu na matakin rukuni.
Gasar ta AFCON a bana ta zo da wani yanayi ta yadda kasashen da ba a tsammanin su iya kai labari ke ci gaba da bayar da mamaki, yayinda wasu manyan kasashe kuma a fagen tamaular nahiyar suka kasa katabus.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin..
Shirin duniyar wasanni tare da Khamis Saleh ya mayar da hankali kan yadda gasar AFCON ke ci gaba da gudana a Ivory Coast, gasar da zuwa yanzu aka kammala zagaye biyu na matakin rukuni.
Gasar ta AFCON a bana ta zo da wani yanayi ta yadda kasashen da ba a tsammanin su iya kai labari ke ci gaba da bayar da mamaki, yayinda wasu manyan kasashe kuma a fagen tamaular nahiyar suka kasa katabus.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin..
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners
0 Listeners