Ilimi Hasken Rayuwa

Yadda siyasa ta dagula wa wani dan jihar Sokoto karatunsa a Rasha


Listen Later

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne da wani dalibin Najeriya dan asalin jihar Sokoto da ke karatun likitanci a Rasha, inda a halin yanzu ya samu kansa cikin tsaka mai wuya ganin yadda gwamnatin Rasha ta dakatar da shi duk da cewa, yana shekarar karshe ta kammala karatunsa. Dalibin dai ya zargi wani babban jami'in gwamnatin jihar Sokoto da yi masa zagon kasa domin lalata masa rayuwarsa ta karatu.
...more
View all episodesView all episodes
Download on the App Store

Ilimi Hasken RayuwaBy RFI Hausa


More shows like Ilimi Hasken Rayuwa

View all
Labarai by RFI Hausa

Labarai

0 Listeners

Al'adun Gargajiya by RFI Hausa

Al'adun Gargajiya

0 Listeners

Dandalin Fasahar Fina-finai by RFI Hausa

Dandalin Fasahar Fina-finai

0 Listeners

Kasuwanci by RFI Hausa

Kasuwanci

0 Listeners

Muhallinka Rayuwarka by RFI Hausa

Muhallinka Rayuwarka

0 Listeners

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare by RFI Hausa

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

0 Listeners

Lafiya Jari ce by RFI Hausa

Lafiya Jari ce

0 Listeners

Tambaya da Amsa by RFI Hausa

Tambaya da Amsa

0 Listeners

Tarihin Afrika by RFI Hausa

Tarihin Afrika

0 Listeners

Wasanni by RFI Hausa

Wasanni

0 Listeners