Yadda wasu kasashe ke shirin kauracewa gasar Olympics ta Beijing 2022
Shirin Duniyar wasanni tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya mayar da hankali kan yadda wasu kasashe ke kokarin kauracewa gasar Olympics ta hunturu da za ta gudana a birnin Beijing na China cikin shekarar 2022.
Yadda wasu kasashe ke shirin kauracewa gasar Olympics ta Beijing 2022
Shirin Duniyar wasanni tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya mayar da hankali kan yadda wasu kasashe ke kokarin kauracewa gasar Olympics ta hunturu da za ta gudana a birnin Beijing na China cikin shekarar 2022.