'Yan Najeriya na kokawa kan kawo karshen tallafin man fetur
Bolo Ahmed Tinubu, wanda aka rantsar jiya litinin a matsayin shugaban Najeriya na 16, ya tabbatar da kawo karshen tallafin man fetur tare da sanar da shirin kafa hukumar kayyade farashin kayan abinci a kasar.
'Yan Najeriya na kokawa kan kawo karshen tallafin man fetur
Bolo Ahmed Tinubu, wanda aka rantsar jiya litinin a matsayin shugaban Najeriya na 16, ya tabbatar da kawo karshen tallafin man fetur tare da sanar da shirin kafa hukumar kayyade farashin kayan abinci a kasar.
...more
More shows like Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare