Shirin Kasuwa a kai maki dole ya tattauna ne kan wasu sabbin Bankunan da aka samu a Najeriya duk da matsalar tattalin arzikin da ke kasar ke fama da shi. Shirin ya tabo batun sukar da Sarkin Kano Sanusi na biyu ya yi wa tafiyar gwamnatin Buhari a fannin tattalin arziki.
Shirin Kasuwa a kai maki dole ya tattauna ne kan wasu sabbin Bankunan da aka samu a Najeriya duk da matsalar tattalin arzikin da ke kasar ke fama da shi. Shirin ya tabo batun sukar da Sarkin Kano Sanusi na biyu ya yi wa tafiyar gwamnatin Buhari a fannin tattalin arziki.