Gwamnatin Zamfara za ta bai wa mutane damar mallakar bindiga
Shirin 'Mu Zagaya Duniya' na wannan makon tare da Nura Ado Suleiman ya fara ne da waiwayar matakin gwamnatin Zamfara na yanke shawarar fara aiwatar da shirin taimakawa al’ummarta mallakar bindiga somin kare kansu daga hare-haren ‘yan ta’addan da suka shafe shakaru suna addabar su.
Gwamnatin Zamfara za ta bai wa mutane damar mallakar bindiga
Shirin 'Mu Zagaya Duniya' na wannan makon tare da Nura Ado Suleiman ya fara ne da waiwayar matakin gwamnatin Zamfara na yanke shawarar fara aiwatar da shirin taimakawa al’ummarta mallakar bindiga somin kare kansu daga hare-haren ‘yan ta’addan da suka shafe shakaru suna addabar su.