Shirin duniyar wasanni a wannan lokaci ya mayar da hankali kan kalubalin dake gaban sabuwar sakatariyar hukumar kwallon kafa ta duniya Fatma Samoura 'yar asalin Senegal, kana a cikin shirin an duba gasar wasanni tsakanin matasa 'yan gudun hijiran Boko Haram a arewacin Najeriya. A yi sauraro lafiya tare da Ramatu Garba Baba.