Shirin Lafiya Jari Ce na wannan makon tare da Zainab Ibrahim ya tattauna ne game da binciken masana na samar da wadataccen maganin dafin macizai a Kaltungo da ke jihar Gomben Najeriya. Kuna iya latsa alamar kan hoton domin sauraren cikakken shirin.
Shirin Lafiya Jari Ce na wannan makon tare da Zainab Ibrahim ya tattauna ne game da binciken masana na samar da wadataccen maganin dafin macizai a Kaltungo da ke jihar Gomben Najeriya. Kuna iya latsa alamar kan hoton domin sauraren cikakken shirin.